News1 year ago
Gwamnatin Kano Ta Raba Kujerun Karatu Ga Makarantu 200 A Karamar Hukumar Rogo
Gwamnatin Jihar Kano karkashin jagorancin Gwamna Alhaji Abba Kabir Yusuf ta ci gaba da aiwatar da manufofinta na farfado da harkar ilimi, ta hanyar raba kujerun...