Daga kabiru basiru fulatan Real Madrid na da yaƙinin tana da kuɗaɗen da ake bukata na cimma yarjejeniya da ɗan wasan Paris St-Germain da Faransa mai shekara...
Daga Muhammad Muhammad zahraddin Paris St-Germain na iya mika tayi kan ɗan wasan Chelsea mai shekara 30 da ke buga tsakiya dan asalin Faransa, N’Golo Kante, a wannan kakar. (Telegraph)...