Connect with us

News

Kotun Koli Ta Dage Sauraron Shari’ar Masarautar Kano Zuwa 2027

Published

on

FB IMG 1776684736527

Kotun kolin Najeriya ta saka ranar 19 ga watan Aprilun 2027 domin ci gaba da shari’ar masarautar Kano.

Kotun ta sanya ranar ne domin saurare tare da karɓar martanin waɗanda aka yi ƙara a shari’ar wadda Alhaji Aminu Babba Ɗan Agundi ya shigar gabanta.

Advertisement

Fashin Offa: Ofishin Mai Shigar Da Ƙara Ya Wanke Saraki Tun 2018 

Mai ƙarar yana ƙalubalantar hana shi damar da doka ta ba shi a matsayinsa na babban ɗan majalisar sarki wanda majalisar dokokin Kano ta yi ta hanyar sauya dokar masarautu.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending