News1 year ago
Jami’an Yan Sanda Sun Gano Gawar Almajiri da Aka Cire Masa Kai A Jigawa
Rundunar ‘yan sandan jihar Jigawa ta tabbatar da tsintar gawar wani almajiri dan shekara 14 mai suna Bashir Adamu, dalibin Malam Musa Wada, a kauyen Jikas-Dabaja...