News1 year ago
Ɓangaren Shari’ar Najeriya Cike Ya Ke da Baragurbin Alƙalai Masu Cin Hanci —El-Rufai
Tsohon Gwamnan Jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya bayyana damuwarsa kan yadda ɓangaren shari’a a Najeriya ke ci gaba da faɗawa cikin halin tabarbarewa sakamakon yawaitar...