Connect with us

News

Duk wanda ya bayyana kansa Shugaban APC za’a kamashi – Matawalle

Published

on

FB IMG 1644989184762

Daga yasir sani abdullahi

 

Advertisement

 

GWAMNAN Jihar Zamfara Alhaji Bello Muhammad Matawalle ya bayyana cewa daga yau babu sauran wanda zai kara bayyana kansa a matsayin shugaban jam’iyyar APC a Jihar, in ba wanda uwar jam’iyya ta kasa ta mikawa takardar ba su ne shugabanni.

Advertisement

Ya bayyana hakan ne a lokacin da yake yi wa shugabannin jam’iyyar jawabi jim kadan bayan da suka karbi takardar shaidar cewa su ne halartattun shugabannin APC a Jihar Zamfara.

“Batun bude wani ofishi da sunan ofishin jam’iyya duk ya kare a Jihar Zamfara, saboda akwai mai bayar da shawara a kan harkokin gidaje zan bashi umarnin cewa duk wanda ya bude wani ofishi a ko’ina ne da sunan ofishin APC to a dauki mataki a kansa kamar yadda shari’a ta tanadar”.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending