Connect with us

Sports

An saki magoya bayan Arsenal da aka kama kan wasansu da Manchester United

Published

on

DAGA YASIR SANI ABDULLAHI 

 

Advertisement

 

An saki magoya bayan Arsenal takwas da aka kama a garin Jinja na Uganda, lokacin da suke murnar nasarar da ƙungiyarsu ta samu a wasan hamayya da Manchester United a gasar Premier Ingila.

Advertisement

 

Lokacin da aka kama su a ranar Litinin, suna sanye da rigunan Arsenal da kuma wani kofi a hannunsu.

Advertisement

Wata Uwa Ta Kashe Aurenta Ta Auri Saurayin ’Yarta A Kano

‘Yan sanda sun ce babu wanda ya basu umarnin yin wannan murna wadda za ta iya haifar da rikici a cikin al’umma.

 

Advertisement

Kakakin ‘yan sanda na yankin James Mubi, yace bayan wata tattaunawa da aka yi tsakanin jami’an tsaro, an amince a sake su kowa ya kama gabansa amma an ginda ya musu sharuɗa.

 

Advertisement

Ɗaya daga cikin magoya bayan ya faɗawa ‘yan jarida cewa “sun nemi umarni gabanin wannan murna da suka gudanar da nasara kan Man United”.

 

Advertisement

 

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending