Connect with us

News

Jam’iyyar APC Ta Sanar Da Kudin Sayen Fom Din Tsayawa Takara A Zaben 2027

Published

on

APC 4

Jam’iyyar All Progressives Congress (APC) ta bayyana kudaden da masu sha’awar tsayawa takara za su biya domin samun fom na zaben shekarar 2027.

Jam’iyyar APC Ta Sanar Da Kudin Sayen Fom Din Tsayawa Takara A Zaben 2027

Advertisement

Ga yadda aka tsara kudaden:

Shugaban Kasa: Naira miliyan (₦200,000,000)

Advertisement

Gwamna: Naira miliyan (₦150,000,000)

Sanata: Naira miliyan (₦100,000,000)

Advertisement

Majalisar Wakilai: Naira miliyan (₦70,000,000

Majalisar Jiha: Naira miliyan 20 (₦20,000,000)

Advertisement

Wannan mataki na nuna yadda siyasar Najeriya ke kara tsada, musamman ga masu son shiga manyan mukamai.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending