Connect with us

News

KARFE 10 NA SAFIYAR RANAR JUMMA A, A BUHARI ZAI GABATAR DA KASAFI A ZAUREN MAJALISA

Published

on

DAGA KHADIJA ABDULLAHI MAHMUD 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

 

Kakakin Majalisar Dattijai Ahmad Lawal ya tabbatar da cewa Shugaban kasa Muhammad Buhari zai gabatar da kasafin shekarar 2023 dake tafe.

Advertisement

Yayin zaman daya gabata a yau Ahmad Lawal yace zasu karbi bakuncin Buhari ranar Jumaa da misalin karfe 10 na safiya.

Zargin kisan Ummita: Kotu Ta Baiwa Gwamnatin Kano Umarnin Samar Wa Ɗan China Tafinta 

Advertisement

Hasashen kasafin da Shugaban zai gabatar ya kai naira tiriliyan 19.76.

Yan majalisar Wakilai zasu hadu a zauren Majalisar Dattijai don tarbar Shugaban da sauraren jawabin karshe na Shugaban kasa Muhammad Buhari.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending