Connect with us

News

Kano: Sama da ɗalibai 300 sun yi zanga-zangar korar su daga cibiyar koyon sana’o’i ta Dangote

Published

on

DAGA YASIR SANI ABDULLAHI 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

Sama da ɗalibai 300 na Cibiyar Koyar da Sana’o’i ta Zamani ta Dangote, da su ka haɗa da fiye da rabin adadin wadanda aka horas, sun yi kukan an kore su daga cibiyar.

 

Advertisement

Ɗaliban, waɗanda su ka fito wata gaggarumar zanga-zangar nuna rashin amincewarsu da abin da suka kira dakatar da horon da aka yi musu ba bisa ka’ida ba, ba tare da bin ka’ida ba, sun kasance a fadar gwamnatin Kano da fadar sarakin Kano a jihar, inda su ke zargin babban daraktan cibiyar, Paul Quin da hannu a korar ta su.

Yobe: Mutane 6,592 Sun Rasa Matsugunansu Sakamakon Ambaliyar Ruwa

Advertisement

Zanga-zangar, ƙarƙashin jagorancin daya daga cikin daliban da aka kora, Abubakar Isma’il DTurawa ta nemi hukumomin da abin ya shafa da su sa baki domin mayar da su makarantar.

 

Advertisement

“Muna rokon gwamnati da ta sa baki ta dawo da mu cibiyar mu domin mu kammala horon da a ke mana da kuma amfana daga dukkan shirye-shiryen da aka shirya mana,” in ji shi.

 

Advertisement

Kokarin tattaunawa da Daraktan ya ci tura domin bai amsa kiran nasa ba ko kuma amsa sakon da aka aika masa.

 

Advertisement

 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

DAILY NIGERIAN

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending