Connect with us

Sports

Ƙwallon mata: Najeriya ta kai wasan kusa da ƙarshe a Kofin Duniya

Published

on

DAGA KABIRU BASIRU FULATAN 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

Ƙungiyar kwallon kafar mata ta Najeriya ta doke takwararta ta Amurka a bugun fenariti da ci 4-3 domin zuwa zagayen kusa da na ƙarshe bayan tashi 1-1 a gasar cin kofin ɗuniya ta mata ‘yan kasa da shekara 17 da ake gudnarwa a Indiya.

 

Advertisement

Edafe Omamuzo ce ta ci kwallon karshe da ya bai wa matan na Najeriya nasara a birnin Mumbai.

Jirgin Sama Dauke Da Fasinjoji Ya Bace

Advertisement

An dai samu jinkiri sa’a ɓiyu kafin soma buga wasan sakamakon sawa na ruwan sama da aka samu, inda Omamuzo ta fara cin kwallo a minti na 26.

 

Advertisement

Sai dai takwararta ta Amurka Amalia ta farke musu bayan da kwallon da ta buga ya dagi ‘yar wasan Najeriya kafin shiga raga..

 

Advertisement

Ɓayan tashi 1-1, sai aka je zuwa bugun fenariti, inda Najeriya ta sami nasara bayan doƙe takwarorinsu mata na Amurka.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending