News
An zabi Cyril Ramaphosa a matsayin wanda zai sake tsayawa takarar shugaban kasa a 2024
DAGA MARYAM BASHIR MUSA
Jam’iiyar ANC mai mulki a Afirka ta Kudu, ta sake zabar shugaba Cyril Ramaphosa, a matsayin shugaban jam’iiyar kuma wanda zai sake tsaya mata takara a 2024.
Mr Ramaphosa ya samu nasara a a kan abokin takararsa Zweli Mkhize da kuri’u 2,476.
DSS ta janye jami’anta daga tawagar Gwamna kan rashin jituwa da ‘yan sanda
Shugaban na Afirka ta Kudu ya samu nasarar ce duk da zarge zargen sama da fadi da wasu kudade, zargin da ako da yaushe yake musantawa.
Bayan sanar da samun nasarar ta sa, magoya bayansa sun rinka wake wake da raye raye.
Jam’iiyar ANC, ta kasance mai mulki a Afirka ta Kudu tun 1994.u tun 1994.u tun 1994.
Advertisements
