Connect with us

Sports

Mutum 2 Sun Rasu Yayin Turereniya A Filin Kwallon Kafar Iraqi

Published

on

DAGA YASIE SANI ABDULLAHI 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

Akalla mutum ɗaya ne ya rasa ransa sannan wasu 60 suka jikkata a wani turmutsitsi a wajen filin kwallon kafa da ke arewacin birnin Basra na ƙasar Iraqi.

 

Advertisement

Lamarin ya faru ne lokacin da dubban masoya kwallon kafa suka je filin wasa na Basra don kallon wasan karshe na gasar ƙasashen larabawa na yankin Gulf tsakanin Iraqi da Oman.

Gwamna  jihar Yobe ya amince da rage Farashin Sabbin shaguna a sabuwar kasuwar zamani Da Ya Gina

Wani jami’in lafiya ya faɗa wa Kamfanin Dillancin Labaran Iraqi cewa sauran waɗanda suka jikkata na cikin mawuyacin hali.

Advertisement

 

Hotunan bidiyo sun nuna mutane da dama kwance basa motsi a kasa.

Advertisement

 

Gasar kwallon kafar ta ƙasashen larabawa na yankin Gulf, shi ne gasar yanki na farko da aka gudanar a Iraqi sama da gomman shekaru.

Advertisement

 

An yi hakan ne domin dawo da kimar ƙasar bayan rikice-rikice na siyasa na tsawon shekaru

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending