Connect with us

Sports

Laifina ne rashin kokarin Haaland – Guardiola

Published

on

DAGA MUHAMMAD MUHAMMAD ZAHRADDIN

 

 

 

 

Kocin Manchester City Pep Guardiola ya dauki alhakin zargin da ake yi wa dan wasansa na gaba Erling Haaland game da rashin koarin da yake wajen cin kwallo.

Advertisement

 

Haaland ya ci kwallo 27 a duka wasannin da ya buga tun bayan baro Borussia Dortmund a wannan kakar.

 

Amma a wasa ukun karshe da ya buga ya gaza cin kwallo sai dai Guardiola ya ce yadda ake kai masa kwallo ne ya ragu.

 

“Muna da salon yadda muke buga wasa, muna da ka’idojin wasanmu amma yadda muka yi wasa a wasanni biyun karshe da muka buga, ya janyo koma baya ga Haaaland,” in ji Guardila.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending