Connect with us

Sports

PSG Za Ta Tsawaita kwantiragin Messi

Published

on

DAGA MUHAMMAD MUHAMMAD ZAHRADDIN 

 

Advertisement

 

Kungiyar Paris Saint Germain ta shiga tattaunawar tsawaita kwantiragin fitaccen dan wasanta Lionel Messi na Argentina.

Advertisement

 

Luis Campos, mai ba da shawara kan harkokin kwallon kafa na PSG ne ya tabbatar a wannan Lahadin.

Advertisement

 

Yan bindiga sun sace babban Dan kasuwa a Kano 

A halin yanzu dai yarjejeniyar Messi za ta kare a watan Yunin 2023.

Advertisement

 

Shugabannin PSG sun bayyana fatan Messi zai ci gaba da zama a kungiyar duk da cewa suna cikin tattaunawa.

Advertisement

 

 

Advertisement

Dan wasan mai shekara 35 wanda kuma ya lashe kyautar Ballon d’Or sau bakwai dole ne ya yanke shawarar abin da makomarsa za ta kasance.

 

Advertisement

Lamarin dai na zuwa ne ’yan makonni bayan ya kai ga lashe Gasar Kofin Duniya ta 2022 a Qatar.

 

Advertisement

A shekarar 2021 ce Messi ya sauya sheka zuwa PSG kan yarjejeniyar shekaru biyu, bayan ya shafe tsawon shekaru a Barcelona.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending