Connect with us

News

JAMB Ta Fitar Da Sakamakon jarabawar UTME Na Ranar Litinin

Published

on

Hukumar Gudanar da Jarrabawar Shiga Makarantun Gaba da Sakandire (JAMB), ta fitar da sakamakon ɗaliban da suka rubuta jarabawar Unified UTME a ranar Litinin, 20 ga Afrilu, 2026.

Kakakin hukumar, Fabian Benjamin, ya bayyana hakan a wata sanarwa da aka fitar a ranar Talata, inda ya umurci ɗaliban da abin ya shafa da su bi hanyoyin da aka saba amfani da su wajen duba sakamakon jarabawarsu.

Advertisement

Wata Mahaifiya Ta Mutu A Wajen Da ‘Yarta Ke Rubuta Jarrabawar JAMB

“An fitar da sakamakon na ranar Litinin, 20 ga wata. Ɗalibai za su iya duba sakamakonsu ta hanyar da aka saba,” in ji sanarwar.

Advertisement

Ana iya duba sakamakon ta hanyar aika saƙon “UTMERESULT” zuwa lambobin 55019 ko 66019 ta SMS, ta amfani da lambar waya da aka yi rajista da ita lokacin yin jarabawar.

 

Advertisement

LEADERSHIP

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending