News11 hours ago
IBADAN: Hausawa Sun Yi Zanga-zanga Kan Danganta Su Da Satar Mutane
Wasu daga cikin al’ummar Hausawa mazauna Ibadan, babban birnin Jihar Oyo, sun gudanar da zanga-zanga domin nuna rashin amincewarsu kan alaƙanta su da laifukan satar mutane...