Sports
Daga kabiru basiru fulatan
RA’AYI RIGA!
A ranar Lahadi 9 ga wannan wata na Janairu ne za a bude gasar cin kofin kwallon kafa na nahiyar Afirka, wanda Kamaru za ta karbi bakunci.
Kasashe 24 daga fadin nahiyar ne za su fafata a gasar domin fitar da zakara.
Shin wace kasa kuke ganin za ta lashe gasar, kuma wadanne ‘yan wasa ku ke ganin za su haska?
Advertisements
-
News6 days ago
ICPC Ta Yi Barazanar Daurin Shekaru 7 Ga Masu Yiwa Baki Rajistar NIN A Matsayin Yan Najeriya
-
News2 days ago
Jam’iyyar ADC Ta Yi Watsi Da Cire Ta Daga Rijista, Ta Sha Alwashin Kalubalantar Hukuncin Kotu
-
News7 days ago
Hayar Jirage Hadi Sirika Ya Dakko Daga Habasha Don Damfarar Yan Najeriya Da Sunan “Nigeria Air” — Shaida
