News
Ganduje ya kafa kwamitin da zai hana yara masu karancin shekaru shiga otal
Daga Yasir sani Abdullah
Ganduje ya kafa kwamitin da zai hana yara masu karancin shekaru shiga otal ba tare da iyayensu ba, shan Shisha haramunne, yin iyo tsakanin maza da mata a tafki daya lefi ne, sannan madigo da ayyukan luwadi sun hatamta a Kano
Kwamitin zai kara sa ido kan ayyukan DJ a wuraren bukukuwan aure da wuraren taron, za’a dunga rufe duk wuraren taron da karfe 11 na dare.
Gwamna Abdullahi Ganduje ya kaddamar da motoci sama da takwas domin gudanar da ayyukan kwamitin.
-
News4 days agoWasu Ƴan Daba Sun Kai Farmaki Kasuwar Siyar Da Wayoyi Ta Farm Center Dake Kano
-
News6 days agoWasu Fusatattun Matasa Sun Ƙona Mutum Uku Har lahira A Filato
-
News5 days agoAbin Takaici Ne A Kyale Mata Su Cire Wandunan Da Aka Basu Akan Titi Suna Dagawa A Cikin Al’ummar Da Ke Alfahari Da Kunya Da Addini
