Connect with us

News

Kotun Koli ta tabbatar David Mark a matsyin Shugaban Jam’iyyar ADC

Published

on

IMG 20260401 WA0522 1

Kotun Kolin Nijeriya ta tabbatar da shugabancin David Mark na Jam’iyyar ADC inda ta soke umarnin da Kotun Daukaka Ƙara da ke Abuja ta bayar a cikin rikicin shugabancin jam’iyyar adawar.

Wannan hukunci ya dawo da kwamitin zartarwa da David Mark ke jagoranta, wanda Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Ƙasa (INEC) ta taɓa cirewa daga rajista.

Advertisement

Kotun Koli ta tabbatar David Mark a matsyin Shugaban Jam’iyyar ADC

A cikin hukunci guda ɗaya da dukkan alkalan kwamitin biyar suka amince da shi a ranar Alhamis, wanda Mai Shari’a Mohammed Lawal Garba ya jagoranta, Kotun Kolin ta bayyana cewa umarnin da Kotun Daukaka Ƙara ta bayar ba shi da amfani kuma ba a buƙatarsa.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending