News
Kotun Koli ta tabbatar David Mark a matsyin Shugaban Jam’iyyar ADC
Kotun Kolin Nijeriya ta tabbatar da shugabancin David Mark na Jam’iyyar ADC inda ta soke umarnin da Kotun Daukaka Ƙara da ke Abuja ta bayar a cikin rikicin shugabancin jam’iyyar adawar.
Wannan hukunci ya dawo da kwamitin zartarwa da David Mark ke jagoranta, wanda Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Ƙasa (INEC) ta taɓa cirewa daga rajista.
Kotun Koli ta tabbatar David Mark a matsyin Shugaban Jam’iyyar ADC
A cikin hukunci guda ɗaya da dukkan alkalan kwamitin biyar suka amince da shi a ranar Alhamis, wanda Mai Shari’a Mohammed Lawal Garba ya jagoranta, Kotun Kolin ta bayyana cewa umarnin da Kotun Daukaka Ƙara ta bayar ba shi da amfani kuma ba a buƙatarsa.
-
News3 days agoWasu Ƴan Daba Sun Kai Farmaki Kasuwar Siyar Da Wayoyi Ta Farm Center Dake Kano
-
News5 days agoWasu Fusatattun Matasa Sun Ƙona Mutum Uku Har lahira A Filato
-
News5 days agoAbin Takaici Ne A Kyale Mata Su Cire Wandunan Da Aka Basu Akan Titi Suna Dagawa A Cikin Al’ummar Da Ke Alfahari Da Kunya Da Addini
