News
Shekara 2 bayan hamɓare gwamnatinsa, tsohon shugaban ƙasar Mali, Boubacar Keita ya rasu
Daga Muhammad Muhammad zahraddin
Tsohon Shugaban Ƙasar Mali, Ibrahim Boubacar Keita ya rasu a yau da safe, in ji iyalin sa.
Keita ya rasu a babban birnin ƙasar, Bamako, inda ya rasu ya na da shekara 76.
Keita dai ya hau mulkin ƙasar a shekarar 2013 har zuwa 2020 lokacin da sojoji su ka hamɓare gwamnatinsa.
Wata majiya daga iyalan mamacin ta ce Keita ya rasu a yau da misalin ƙarfe 9 na safe a asibiti.
Advertisements
-
News1 day ago
Karuwar Ta’ammuli Da Miyagun Ƙwayoyi Tsakanin Mata Na Barazana Ga Makomar Iyali – Masana
-
Opinion5 days ago
Wakilcin Mataimakin Gwamna Garo A Taron Tsaro Na Arewacin Najeriya Abin A Yabawa Gwamna Yusuf Ne
-
News7 days ago
Wasu Da Ake Zargi ‘Yan ISWAP Ne Da Iyalansu Sun Mika Wuya Ga Dakarun Soji
