Connect with us

News

Tunanin ’Yan Boko Ne Ke Cewa N5,000 Da Gwamnatin Tarayya Take Ba Wa Talakawa Ta Yi Kadan – Minista Sadiya

Published

on

FB IMG 1645247905298
Spread the love

Daga kabiru basiru fulatan

 

 

Advertisement

Sadiya ta bayyana haka ne bayan an yi mata tambaya game da amfanin da N5,000 da gwamnati ke ba wa talakawa a duk wata a yunkurinta na fitar da ’yan Najeriya miliyan 100 daga kangin talauci.

A cewarta, ma’aikatar da take jagoranta ganau ce kan yadda N5,000 din da ake biyan talakawa masu rauni a wata-wata ke taimakawa wajen fitar da su daga matsanancin talauci.

Hajiya Sadiya ta ce idan aka lura, mutanen da aka ba wa N5,000 din tana da matukar muhimmacni a gare su, domin talakawa ne masu rauni, kuma tana kyautata musu rayuwa

Advertisement

Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *