Connect with us

News

Buhari ya sanya hannu kan sabuwar dokar zabe

Published

on

FB IMG 1645700588530
Spread the love

Daga kabiru basiru fulatan

 

 

Buhari ya saka hannu kan dokar ne ranar Juma’a a yayin wani takaitaccen buki a fadarsa a gaban idon Shugaban majalisar dattawa da na majalisar wakilan kasar.

Advertisement

Da yake jawabi lokacin da yake sanya hannu kan dokar, shugaban ya bukaci ‘yan majalisar da su hanzarta yin gyara ga sashe na 84 na dokar wanda ya tanadi haramta wa masu rike da mukaman gwamnati jefa kuri’a a zaben shugabannin jam’iyya ko kuma na ‘yan takara.

Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *