Connect with us

News

Ba mu kama wani mai safarar makamai ta jirgin sama a Neja ba — Ƴan Sanda

Published

on

DAGA MUHAMMAD MUHAMMAD ZAHRADDIN 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

Rundunar ƴan sanda a jihar Neja ta ce ba ta kama wani ɗan ƙasar waje ya na raba wa ƴan ta’adda makamai ta jirgin sama mai saukar ungulu ba.

 

Advertisement

Kwamishinan ƴan sanda na jihar, Monday Kurya, ya ce sam-sam hakan bai faru ba a ko ina a faɗin jihar.

Najeriya ta sakar wa kamfanonin sufurin jiragen sama na waje kuɗinsu da ta riƙe

Advertisement

Kurya ya siffanta rahoton a matsayin labarin ƙarya da ake ta yaɗa wa a kafafen sadarwa.

 

Advertisement

Kurya ya yi kira ga mazauna jihar da su zama masu bin doka da kuma riƙa sanya ido da bada bayanan mutanen da ba a amince da su ba.

 

Advertisement

Ya kuma tabbatar da cewa za a rufa asirin duk wanda ya kawo bayani.

 

Advertisement

DAILY NIGERIAN 

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending