News
Tanzania za ta shirya musabaƙar Ƙur’ani da ƙasashe irin su ‘yan Najeriya
Dubban mazauna birnin Dar es Salaam da ƙauyukan da ke zagaye da shi ne suka yi fitar ɗango a filin wasan kwallon ƙafa na ƙasar domin shaida musabaƙar karatun al-Ƙurani mai girma a ranar ta ƙarshe.
Gasar wadda ita ce ta 23, mutum 23 ne za su fafata a cikinta daga ƙasashe 23 na ciki da wajen nahiyar Afrika.
Hajjin Bana: Kano Ta Sa Ranar Rufe Karɓar Kuɗin Maniyyata
Cikin ƙasashen akwai na Gabashi da kuma Yammacin Afrika irinsu Najeriya
Karon farko cikin tarihin gasar za a samu masu fafatawa daga yankin Asia, daga ƙasashe irin su Saudiyya, da kuma wasu ƙasashen irinsu Amurka da Birtaniya.
Duk wanda ya yi nasara a gasar zai lashe kudin Tanzaniya miliyan 23 daidai da dalar Amurka dubu 10, kimanin naira miliyan miliyan bakwai da dari 400.
Na biyu kuma zuwa na biyar za su samu miliyan 15 zuwa miliyan hudu.
-
News4 days agoShekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano
-
News6 days agoKamfanonin Bada Bashi Ne Suka Cire N1.5bn Daga Albashin Ma’aikatan Kano — SSG
-
News5 days agoDr. Muhammed Musa Zango Ya Kaddamar Da Neman Takarar Sanatan Kano Ta Tsakiya A Jam’iyyar APC
