Connect with us

Sports

An kama magoya bayan Arsenal kan murnar doke Man United

Published

on

DAGA MUHAMMAD MUHAMMAD ZAHRADDIN 

 

Advertisement

 

Aƙalla magoya bayan ƙungiyar Arsenal takwas aka kama a birnin Jinja na kasar Uganda, sakamakon murnar nasarar da ƙungiyar ta yi kan babbar abokiyar hamayyarta Manchester a wasan Premier League da suka buga ranar Lahadi.

Advertisement

 

Magoya bayan – waɗanda ke sanye da jajayen rigunan ƙungiyar – na riƙe da wani abu da ke alamta kofin Premier.

Advertisement

Mutum miliyan 2 ne suka rasa muhallansu a Najeriya saboda ambaliyar ruwa- NEMA

‘Yan sanda sun ce mutanen ba su da izinin gudanar da gangamin, kuma yin hakan laifi ne a ƙasar.

 

Advertisement

Arsenal ta samu nasara a kan abokiyar hamayyarta Manchester United da ci 3-2 a wasan na ranar lahadi.

 

Advertisement

Sakamakon ya bai wa ƙungiyar tazarar maki biyar a saman teburin Premier, lamarin da ya bai wa magoya bayanta a faɗin duniya ƙwarin gwiwwar ɗaukar kofin Premier karon farko cikin shekara 19.

 

Advertisement

‘Yan sanda sun kama magoya bayan – waɗanda ke cikin jerin gwanon motoci ranar Litin da safe – inda ɗaya daga cikinsu ke riƙe da kofin da suka haɗa kuɗi suka saya a wani shago a ƙasar.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending