Connect with us

News

Kotun Koli Ta Yi Watsi Da Ƙarar Fubara Kan Shugabancin Majalisar Dokokin Ribas

Published

on

Siminalaye Fubara 750x430

DAGA NUSAIBA ABDULLAHI TUKUNTAWA 

Wani kwamitin alkalai biyar na Kotun Koli ƙarƙashin jagorancin Mai shari’a Uwani Abba-Aji ta yi watsi da ƙarar da Gwamnan Jihar Ribas, Siminalayi Fubara, ya shigar yana kalubalantar shugabancin Majalisar Dokokin Jihar Ribas ƙarƙashin jagorancin Martin Amaewhule.

Advertisement

Mai shari’a Uwani Abba-Aji, yayin da yake yin watsi da ƙarar, ya kuma yanke hukuncin cewa Fubara zai biya naira miliyan biyu ga Majalisar Dokokin Jihar Ribas .

Gwamnatin Tarayya Ta Sanya Wa’adin Tantance Ma’aikata

Watsi da ƙarar da Fubara ya shigar ya biyo bayan janyewar shari’ar da lauyansa, Yusuf Ali, ya yi.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending