Connect with us

Sports

Published

on

FB IMG 16415772772617421

Daga kabiru basiru fulatan

 

Advertisement

 

 

Advertisement

RA’AYI RIGA!
A ranar Lahadi 9 ga wannan wata na Janairu ne za a bude gasar cin kofin kwallon kafa na nahiyar Afirka, wanda Kamaru za ta karbi bakunci.
Kasashe 24 daga fadin nahiyar ne za su fafata a gasar domin fitar da zakara.
Shin wace kasa kuke ganin za ta lashe gasar, kuma wadanne ‘yan wasa ku ke ganin za su haska?

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending