Daga Yasir sani Abdullah Wani jaki ya shaƙi iskar ƴanci bayan da dakarun rundunar ƴan sanda su ka kuɓutar da shi da ga hannun...
Daga kabiru basiru fulatan Gamaiyar Ƙungiyoyi a yankin Arewa sun baiyana goyon bayan su ga Mataimakin Shugaban Ƙasa, Yemi Osibanjo a matsayin ɗan takarar...
Daga Muhammad zahraddin Gwamnatin Najeriya ta ƙara harajin naira 10 kan duk wata lita da duka lemukan kwalba da ba giya ba, da sauran wasu lkayayyakin...
Daga kabiru basiru fulatan Kwamitin Shugabacin Jam’iyar APC na Wucin-gadi, ƙarƙashin jagorancin Mai Mala Buni ya sulhunta tsakanin Gwamna Muhammad Yahaya na Jihar Gombe da kuma...
Daga Hamza Yusuf Yobe Kwanaki bayan kungiyar IPOB mai rajin kafa kasar Biafra ta ayyana hana rera taken Najeriya da kuma hana cin naman shanu...
Daga Usman Abdullahi Nguru Manchester United na da kwarin gwuiwar sayen dan wasan tsakiyar Wolves da Portugal Ruben Neves a wannan watan na Janairu. (The Sun)...
Daga Muhammad zahraddin Shugaban kasa Muhammadu Buhari, ya ce shugaban ‘yan awaren IPOB, Nnamdi Kanu, ya gurfana a gaban kotu tare da kare kansa a...
Daga Yasir sani Abdullah Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya bayyana cewa bai damu da wanda zai gaje shi ba a matsayin shugaban ƙasa saboda “ya ajiye...
Daga kabiru basiru fulatan Sharerren ɗan kasuwar nan da ke jihar Kano Alhaji Aminu Alhassan Dantata ya bayyana cewa mulkin farar hula a Najeriya ya gaza...
By Muhammad zahraddin Tabbas idan kaji korafi akwai rashin gamsuwa kamar yadda indai kaji tambaya akwai abinda ya shigewa mutum duhu. Assalamu Alaika Ya Shugaba Muhammad...
Daga kabiru basiru fulatan Wasu fitattun ƴan siyasa, abokai da abokan gwagwarmaya, a ƙarƙashin inuwar Muryar Dattijan Arewa, NEF, sun ziyarci Jihar Kano a yau Laraba...
Daga Muhammad zahraddin Ƴan vigilante, wanda a ke kiransu da Ƴan Sakai a Jihar Zamfara sun hallaka wasu da a ke zargin masu shunen mutane ne...
Daga Muhammad Zahraddin Hukumar kwallon kafar Ingila, FA, ta gurfanar da kungiyar kwallon kafa ta Arsenal a gaban kotu saboda gazawar ‘yan wasanta na yin ɗa’a...
Daga kabiru basiru fulatan Hukumartattara haraji ta jihar Kano, (KIRS) ta rabawa ma’aikatanta takardar tuhuma sama da mutane 200. Shugabanhukumar, Abdurrazak Datti Salihi ne ya bayar...
Daga Yasir sani Abdullah A kowace shekara, mutane da dama a faɗin duniya suna da buri daban-daban da suke so su ga sun cimma, haka kuma...
Daga kabiru basiru fulatan A yunƙurinsa na ganin ya taimakawa matasa maza da mata a harkar ilimi a jihar Kano, His Excellency Abdulsalam Abdulkarim...
Daga kabiru basiru fulatan Tsohon Gwamnan Jihar Kano, Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso ya bayyana cewa bashi da wani shiri na barin jam’iyyar sa ta...
Daga kabiru basiru fulatan Mawaƙin masanaantar Kannywood Naziru Ahmad wanda ake yiwa laƙabi da Sarkin waka, yash alwashin cewar daya san haka harkar fim...
Daga Muhammad zahraddin Mutum goma sha daya sun mutu a yankin Bugesera da ke kudu maso gabashin Rwanda tun daga ranar Kirsimeti bayan sun sha wata...
Daga Yasir sani Abdullah Jam’iyar adawa ta PDP ta baiyana rasuwar Bashir Othman Tofa a matsayin babbar asara ga Nijeriya. Shugaban Jam’iyyar PDP na ƙasa, Dakta...