Entertainment
DANA SAN HAKA HARKAR FIM TAKE DA BAN SHIGE TA BA;Naziru Sa
Daga kabiru basiru fulatan
Mawaƙin masanaantar Kannywood Naziru Ahmad wanda ake yiwa laƙabi da Sarkin waka, yash alwashin cewar daya san haka harkar fim take da bai shige ta.
Yana mai bayyana haka ne a wata tattaunawar sa da manema Labaru a babban birnin tarayya Abuja.
Yace gaskiya daya san haka harkar take da bai shigeta ba, yace rashin lokacin sanaar ne yake damun sa.
Shi ya saba tashi ne karfe 1pm na tsakiyar rana, yanzu kuma daya shiga harkar Fim karfe 9 ake fara daukar fim, kuma sai karfe 6 na yamma ake tashi, rashin lokacin bacci a harkar fim gaskiya yana takura shi.
Kazalika yace da alama dai yana ganin zai hakura da shirin fim kwata-kwata, zai cigaba da harkar sa da aka san shi da ita.
-
News4 days ago
Hukumar Kula Da Harkokin Shari’a Ta Tilasta Wa Alƙali Ritaya Kan Zargin Karɓar Cin Hancin Naira 250,000 A Kano
-
News5 days ago
Jigawa: Sama da Gine-gine 200 Sun Lalace Sakamakon Iska Da Ruwan Sama Mai Ƙarfi
-
News4 days ago
Wasu Fusatattun Matasa Sun Hallaka Wani Mutum Tare Da Kona Gawarsa Kan Zargin Satar Babur A Kano
