Connect with us

News

“Bazamu shimfida muku gadar sama da ta kasa a banza ba” – Ganduje ga ‘yan Adaidaita-sahu

Published

on

AB06320B 198F 4284 9229 227602422B0B cx0 cy9 cw0 w408 r1 s
Spread the love

 

Daga kabiru basiru fulatan

 

Advertisement

“Bazamu shimfida muku gadar sama da ta kasa a banza ba” – Ganduje ga ‘yan Adaidaita-sahu

“Kullum sai an karbi kuɗaɗe a hannun mu kuma ba ma ganin amfanin kuɗin da mu ke biya,” in ji wani direban adaidaita-sahu

Gwamnatin Jahar Kano bisa jagoranci na Dakta Abdullahi Umar Ganduje, a kwanakin baya tace duk irin aikace-aikacen da takeyi na gyaran tituna sabbi da tsofaffi ga kuma shimfida gadoji sama da kasa ga tallafin da take bayarwa ga masu baburan duk ba zasu tashi a banza ba.

Advertisement

Gwamnan ya bayyan hakane yayin da ‘yan Adaidaita-sahu suke korafin sanya musu wata daira 100 a kullum.

A yanzu haka dai ‘yan baburan sun tsunduma Yajin aiki biyo bayan yadda hukumar KAROTA ta ce sai sun biya kudi Naira 8,000 domin sabunta lambar su.

Advertisement

Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *