News
An sanya ranar fara rijistar jarrabawar JAMB ta 2022
Daga kabiru basiru fulatan
Hukumar shirya jarrabawa shiga manyan makarantu ta ƙasa (JAMB) ta sanya ranar da za a fara rijistar jarrabawar.
Kakakin hukumar mai suna Dr Fabian Benjamin, ya ce za a fara rijistar ne a ranar 12 ga Fabarairu zuwa 19 ga Maris na 2022.
Hukumar ta sanar da wannan ne ta takardun sanarwa da take fitarwa, na ranar Litinin 24 ga Janairun wannan shekarar.
Advertisements
-
News5 days ago
Gwamna Abba Kabir Yusuf Ya Kai Ziyarar Ba Zata Asibitin Kwararru Na Best Choice Dake Kano
-
News6 days ago
An Tura Kwamishinonin ’Yansanda 30 Da Jami’ai 15,000 Domin Sanya Ido A Zaɓen Osun
-
News3 days ago
El-Rufa’i Ya Shigar Da Ƙarar Neman Diyyar Biliyan N10 Bisa Zargin ICPC Da Nesanta Shi Da Iyalansa
