News
An sanya ranar fara rijistar jarrabawar JAMB ta 2022
Daga kabiru basiru fulatan
Hukumar shirya jarrabawa shiga manyan makarantu ta ƙasa (JAMB) ta sanya ranar da za a fara rijistar jarrabawar.
Kakakin hukumar mai suna Dr Fabian Benjamin, ya ce za a fara rijistar ne a ranar 12 ga Fabarairu zuwa 19 ga Maris na 2022.
Hukumar ta sanar da wannan ne ta takardun sanarwa da take fitarwa, na ranar Litinin 24 ga Janairun wannan shekarar.
Advertisements
-
News4 days agoWasu Ƴan Daba Sun Kai Farmaki Kasuwar Siyar Da Wayoyi Ta Farm Center Dake Kano
-
News6 days agoWasu Fusatattun Matasa Sun Ƙona Mutum Uku Har lahira A Filato
-
News5 days agoAbin Takaici Ne A Kyale Mata Su Cire Wandunan Da Aka Basu Akan Titi Suna Dagawa A Cikin Al’ummar Da Ke Alfahari Da Kunya Da Addini
