News
Kofin duniya ya matso, Ku karawa Super Eagles kwarin gwiwa – Buhari ga ‘yan Najeriya
Daga kabiru basiru fulatan
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya mayar da martani kan rashin nasarar da kungiyar kwallon kafa ta Super Eagles ta Najeriya ta yi a kasar Tunisia a ranar Lahadi, 23 ga watan Janairu a birnin Garoua na kasar Kamaru.
Shugaban ya ce duk da cewa kungiyar ba ta kai yadda ‘yan Najeriya ke zato ba a gasar #AFCON ba, jami’ai da ‘yan wasa sun cancanci a yaba musu kan gwagwarmayar da suka yi.
Shugaba Buhari ya bukaci ‘yan Najeriya da su kara wa ‘yan wasan kwarin gwiwar yin abin da ya dace a karo na gaba, musamman ganin yadda wasannin neman gurbin shiga gasar cin kofin duniya da aka shirya musu.
-
News4 days ago
Gwamna Abba Kabir Yusuf Ya Kai Ziyarar Ba Zata Asibitin Kwararru Na Best Choice Dake Kano
-
News5 days ago
An Tura Kwamishinonin ’Yansanda 30 Da Jami’ai 15,000 Domin Sanya Ido A Zaɓen Osun
-
News3 days ago
El-Rufa’i Ya Shigar Da Ƙarar Neman Diyyar Biliyan N10 Bisa Zargin ICPC Da Nesanta Shi Da Iyalansa
