News
Ƴan bindiga sun hana ɗauko gawarwakin waɗanda suka kashe a Maru don yi musu jana’iza
Daga yasir sani abdullahi
Kwana huɗu bayan kai wani hari da ya yi sanadin mutuwar mutum aƙalla 12 a ƙaramar hukumar Maru cikin jihar Zamfara, har yanzu ‘yan bindiga sun hana a je a ɗauko gawarwakin don yi musu jana’iza.
Harin na ranar Juma’a a Daraga, ya yi sanadin tarwatsewar mazauna garin zuwa gudun hijira.
‘Yan sanda a Zamfara sun ce suna ƙoƙarin shawo kan matsalar tsaron da ta addabi jihar.
Latsa hoton da ke sama domin sauraren rahoton da wakilin BBC Abdussala Ibrahim Ahmed ya hada kan batun..
-
News3 days agoWasu Ƴan Daba Sun Kai Farmaki Kasuwar Siyar Da Wayoyi Ta Farm Center Dake Kano
-
News5 days agoWasu Fusatattun Matasa Sun Ƙona Mutum Uku Har lahira A Filato
-
News5 days agoAbin Takaici Ne A Kyale Mata Su Cire Wandunan Da Aka Basu Akan Titi Suna Dagawa A Cikin Al’ummar Da Ke Alfahari Da Kunya Da Addini
