Opinion
Babu karancin man fetur a mulkin buhari sai dai ace tsada-Muhammad Muhammad zahraddin
Daga Muhammad Muhammad zahraddin
Idan mukai duba da gwamnatocin da suka gabata duk adaawarmu sai mun sarawa gwamnatin Buhari akan wadatuwar man fetur, saboda haka bai kamata mu zargi gwamnatin Buhari a karancin Man fetur ba, sai dai muce yayi tsada kuma duk tsadarsa kanema ka samuma ai arziƙine.
Idan zamu kalli gwamnatin Buhari da duba na adalci tunda muka zabeshi a 2015, ba’a samu ƙarancin Man fetur ba a fadin kasa baki daya (Nationwide) sai awannan tsakanin.
Saɓanin gwamnatocin da suka shude wadanda ƙarancin man fetur ya zama ruwan dare a mulkinsu musamman a watannin da ake yin wasu bukukuwa ( festivals) din da zai sa a tafi hutu (public holidays).
Amma a mulkin shugaba Buhari ne muka manta da wadancan matsalolin saboda munyi bye bye da matsalolin karancin man fetur.
-
News4 days ago
Hukumar Kula Da Harkokin Shari’a Ta Tilasta Wa Alƙali Ritaya Kan Zargin Karɓar Cin Hancin Naira 250,000 A Kano
-
News5 days ago
Jigawa: Sama da Gine-gine 200 Sun Lalace Sakamakon Iska Da Ruwan Sama Mai Ƙarfi
-
News5 days ago
Wasu Fusatattun Matasa Sun Hallaka Wani Mutum Tare Da Kona Gawarsa Kan Zargin Satar Babur A Kano
