Connect with us

News

Za mu sayo na’urorin harba makamai daga Turkiyya don maganin ‘yan binidiga – El-Rufa’i

Published

on

FB IMG 1645767206727
Spread the love

Daga Yasir sani abdullahi

 

Gwamnan jihar Kaduna da ke shiyyar arewa maso yammacin Najeriya ya koka cewa matsalar hare-haren ‘yan fashin daji na dada kamari a shiyyar kuma kasar ba ta da isassun jami’an tsaron ke iya magance ta.

Kan haka ne ya ce shi da wasu gwamnonin jihohi biyar na yankin suka yanke shawarar shigowa da na’urorin harba makamai da ake iya sarrafawa daga nesa daga kasar Turkiyya domin taimakawa sojojin saman a kasar wajen murkushe su.

Advertisement

Gwamna Nasir El-Rufai ya bayyana haka ne a dazu yayin wani taron manema labarai a fadar Shugaban kasar da ke Abuja.

Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *