News
YANZU-YANZU: An tunbuke Mai Mala Buni, Gwamnan Neja, Sani-Bello, zai karbi ragamar shugabancin jam’iyyar
Daga Yasir sani abdullahi
Gwamnan jihar Neja, Abubakar Sani-Bello, ya isa hedikwatar jam’iyyar APC ta kasa domin karbar mukamin shugaban jam’iyyar na riko CECPC.
Zuwan sa a yanzu yana nuni da kawo karshen shugabancin gwamnan jihar Yobe, Mai Mala Buni a matsayin shugaban kwamitin.
A baya dai jam’iyyar APC ta bakin Sakataren CECPC, Sanata James Akpan Udohedehe, ta yi watsi da tsige Gwamna Buni a matsayin labarin karya.
Wannan tsigewar na zuwa ne makonni kadan na babban taron jam’iyyar na kasa da aka shirya yi.
-
News6 days ago
ICPC Ta Yi Barazanar Daurin Shekaru 7 Ga Masu Yiwa Baki Rajistar NIN A Matsayin Yan Najeriya
-
News2 days ago
Jam’iyyar ADC Ta Yi Watsi Da Cire Ta Daga Rijista, Ta Sha Alwashin Kalubalantar Hukuncin Kotu
-
News7 days ago
Hayar Jirage Hadi Sirika Ya Dakko Daga Habasha Don Damfarar Yan Najeriya Da Sunan “Nigeria Air” — Shaida
