Connect with us

News

Ministan Sadarwa Farfesa Sheikh Isa Ali Pantami, Ya Kaddamar Da Motar Da Aka Fara Kerawa A Najeriya

Published

on

Spread the love

 

Daga mujahid danllami garba

 

Advertisement

 

 

Ministan Sadarwa da Tattalin Arziki na Digital, Farfesa Isa Ali Ibrahim (Pantami) ya yi gwajin motar lantarki wadda kamfanin (Hyundai Kona) suka kera a Najeriya jim kadan bayan ya karbi bakuncin Hukumar Kula da Kera Motoci ta Kasa (NADDC) karkashin jagorancin shugaban hukumar Darakta Janar Jelani Aliyu a ziyarar aiki.

Advertisement

Tawagar NADDC ta kasance a cibiyar sadarwa da Tattalin Arziki na Dijital dake Abuja don bincika haɗin gwiwa tare da ma’aikatar a fannonin fasahar Dijital da cigaban Abubuwan cikin gida.

Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *