News
Ministan Sadarwa Farfesa Sheikh Isa Ali Pantami, Ya Kaddamar Da Motar Da Aka Fara Kerawa A Najeriya
Daga mujahid danllami garba
Ministan Sadarwa da Tattalin Arziki na Digital, Farfesa Isa Ali Ibrahim (Pantami) ya yi gwajin motar lantarki wadda kamfanin (Hyundai Kona) suka kera a Najeriya jim kadan bayan ya karbi bakuncin Hukumar Kula da Kera Motoci ta Kasa (NADDC) karkashin jagorancin shugaban hukumar Darakta Janar Jelani Aliyu a ziyarar aiki.
Tawagar NADDC ta kasance a cibiyar sadarwa da Tattalin Arziki na Dijital dake Abuja don bincika haɗin gwiwa tare da ma’aikatar a fannonin fasahar Dijital da cigaban Abubuwan cikin gida.
-
News5 days ago
ICPC Ta Yi Barazanar Daurin Shekaru 7 Ga Masu Yiwa Baki Rajistar NIN A Matsayin Yan Najeriya
-
News1 day ago
Jam’iyyar ADC Ta Yi Watsi Da Cire Ta Daga Rijista, Ta Sha Alwashin Kalubalantar Hukuncin Kotu
-
News6 days ago
Hayar Jirage Hadi Sirika Ya Dakko Daga Habasha Don Damfarar Yan Najeriya Da Sunan “Nigeria Air” — Shaida
