Connect with us

Sports

Dan Najeriya ya zama kocin tawagar ‘yan wasan kwallon Amurka

Published

on

Michael Nsien

DAGA KABIRU BASIRU FULATAN

 

Advertisement

 

 

Advertisement

An naɗa tsohon mai bugawa Najeriya, Michael Nsien, a matsayin kocin tawagar ‘yan wasan Amurka ajin matasa ‘yan kasa da shekara 16.

 

Advertisement

An sanar da naɗin Nsien a shafukan wasanni na Amurka.

Yan Sanda Sun Kama Mijin Da Ya Azabtar Da Matarsa Da Yunwa

Nsien mai shekara 41 haifafen yankin Tulsa ne da ke jihar Oklahoma ta Amurka, kuma yana cikin tawagar ‘yan Super Eagles ajin kasa da shekara 23 da suka gaza zuwa gasar Olympic ta 2004 a Athens.

Advertisement

 

Dan kwallon na da kwarewa sosai na tsawon shekara 12 da ya shafe yana horar da ‘yan wasa a jiharsa kafin ya samu lasisin UEFA.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending