Connect with us

News

An Fara Samun Wutar Lantarki A Wasu Daga Cikin Jihohin Arewacin Najeriya

Published

on

IMG 20241030 WA0210
Spread the love

DAGA YASIR SANI ABDULLAHI 

 

 

Advertisement

 

 

 

Advertisement

Bayan daukar kwanaki goma 11 a jere babu wutar lantarki a sassan jihohin Arewacin Najeriya a yanzu haka hasken Wutar lantarkin ya Fara dawowa zuwa wasu jihohin.

 

 

Advertisement

Jaridar Daily Trust ta rawaito cewar an fara dawo da wutar ne da misalin karfe 7:20 na daren ranar laraba a wasu jahohin Arewa maso tsakiya da Arewa maso gabas.

ta ce mazauna garin Jos babban birnin jihar Filato, Bauchi, Gombe da Benue sun tabbatar mata da dawo musu da lantarkin.

A yanzu dai za’a iya cewa babu labarin da Al’umma Arewacin Najeriya suke sanji saina dawowar wutar lantarki.

Advertisement

 

Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *