Connect with us

News

Ƙasa ta ruftawa mutum 2 sun rasu a Kano

Published

on

Daga kabiru basiru fulatan 

 

 

 

 

Mutum biyu ne suka mutu sakamakon ruftawar da kasa ta yi a kansu, a garin Bichi da ke jihar kano a arewacin Najeriya.

Advertisement

 

Rahotonni sun ce mutanen suna cikin wani rami ne inda suke tonon dutse lokacin da kasar da rufta kansu.

Yan Bindiga Sun Yi Garkuwa Da ‘Manoma’ 60 A Sakkwato. 

BBC ta rawaito jami’an ‘yan sanda sun dauki gawarwakin zuwa babban asibitin Bichi.

 

A watan Maris din da ya gabata, an samu makamancin wannan lamari inda abokai hudu suka mutu lokacin da suke tonon kasar da za su yi wa abokinsu da zai yi aure daki.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending