DAGA BARRISTA AMINU HUSSAINI An bayyana cewa karɓo motocin Gwamnatin Kano daga hannun tsoffin kwamishinonin da suka bar ofis mataki ne da ya dace da...
An bukaci iyaye da su kara kula da mu’amalar ’ya’yansu domin kare su daga fadawa munanan dabi’u, musamman a wannan lokaci na watan Ramadan. Kiran ya...
Jamhuriya muslunci ta Iran ta yi watsi da ikirarin shugaban Amurka Donald Trump kan cewa ta bukaci a tattauna duk da hare-haren da su ke cigaba...
Hukumar Yaƙi da Cin Hanci da Rashawa ta Ƙasa, Independent Corrupt Practices and Other Related Offences Commission ICPC ta ce ta kwato wasu na’urori da ake...
Dakarun Soji ƙarƙashin dakarun haɗin gwiwa na JTF sun ƙwato dabbobi 257 bayan daƙile wani harin ɓarayin shanu a ƙaramar hukumar Gwarzo ta Jihar Kano. Aikin,...
Gwamnatin jihar Neja da ke tsakiyar Najeriya ta ce yawan mutanen jihar da suka tsere daga gidajensu saamakon hare-haren ƴanbindiga a sassan jihar ya zarce 300,000....
Tsohon ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar Labour Party a zaɓen 2023, Peter Obi, ya ce akalla ’yan Najeriya sama da mutum 1,000 aka kashe tsakanin...
Azumin wata Ramadan wani tsagi ne na shika-shikan Musulunci da ya wajabta a kan kowane baligi mace ko namiji, kuma mai cikakkiyar lafiya. An gano yin...
Hukumar shirya jarrabawar shiga manyan makarantu ta ƙasa (JAMB) ta bayyanawa ɗalibai da sauran al’umma cewar samun nambar e-PIN ko kuma yadda ake yin rajista saboda...
Ƙungiyar G-13 Abba Gida Gida ta ƙara ƙaimi wajen wayar da kan al’umma kan muhimmancin rajistar Katin Zaɓe zaɓe a yankin Kafin Maiyaki, a wani mataki...
Fadar shugaban ƙasa ya karyata jita-jitar da ke yawo a kafafen sada zumunta cewa an kama wasu ma’aikatan fadar bisa zargin yunƙurin saka guba a abincin...
A birnin Dubai na cikin Hadaddiyar Daular Larabawa, an sake ɗaga hankalin duniya bayan bayyanar wani katafaren ɗakin masauki da ya shiga sahun mafi tsada a...
Kafar watsa labaran gwamnatin Iran ta ce an kashe Jagoran Addinin ƙasar Ayatollah Ali Khamenei a harin da Isra’ila da Amurka suka kai, lamarin da ya...
Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta sanar da dakatar da wasan gargajiya na Tashe a duk faɗin jihar a wannan watan na Ramadan, saboda dalilan tsaro....
Ramadana wata ne mai alfarma da Musulmai ke shafe tsawon watan suna Ibadar azumi, ɗaya daga cikin daya da cikin shika-shikan Musulunci. Wata ne da...
Shugaba Bola Tinubu ya sake naɗa Dakta Ahmed Abubakar Audi a matsayin Kwamanda-Janar na Hukumar Tsaron al’umma ta Cibil Defense (NSCDC) na wani sabon wa’adin shekaru...
Aƙalla mutum biyar da ake zargin masu safarar makamai ne aka kama su, tare da ƙwato kusan bindigogi 30 a yayin wasu hare-haren tsaro da aka...
Mutum hudu sun rasa rayukansu yayin da wasu 18 suka samu raunuka sakamakon turmutsitsi da ya barke a lokacin raba Zakkar Ramadan a birnin Katsina. Shafin...
DAGA NUSAIBA ABDULLAHI TUKUNTAWA Watan azumi dai lokaci ne da Musulmi ke zage damtse wajen yin ibada da nufin samun rabauta daga Allah SWT. Sheikh Tukur...
Wata Babbar Kotun Tarayya a Abuja ta yi hukuncin sabunta shari’ar tsohon Ministan Shari’a kuma Antoni Janar na Ƙasa (AGF), Abubakar Malami bayan da ta yanke...