News2 months ago
Kotu Ta Yi Watsi Da Bukatar Mataimakin Gwamnan Kano Kan Dakatar Da Shirin Tsige Shi
Wata Babbar Kotun Tarayya ta ki amincewa da bukatar neman umarnin wucin gadi da mataimakin gwamnan jihar Kano, Aminu Abdussalam Gwarzo, ya gabatar domin dakatar da...