News4 years ago
Gwamnan jihar Katsina Aminu Bello Masari, ya bayyana dalilinsa na yin kira ga al’ummar jiharsa da su nemi makamai domin kare kansu daga hare-haren ‘yan bindiga masu garkuwa da mutane.
.. Gwamnan wanda ya bayyana hakan a yayin wani taron manema labarai a Katsina wanda aka yaɗa kai tsaye ta kafar Facebook, ya ce dole ne...