News
Za mu faɗa wa gwamnati gaskiya idan ta kama – Sarkin Gaya
A yau Asabar 29 ga watan Janairu ne gwamnan jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje zai bai wa sabon sarkin Gaya, Alhaji Aliyu Ibrahim sandan girma.
An dai nada mai martaba Alhaji Aliyu Ibrahim ne a watan Satumban 2021 bayan rasuwar mahaifinsa sarkin Gaya marigayi Ibrahim Abdulkadir.
To shin ko mene ne sabon sarkin ya sanya a gaba domin ganin cigaban masarautar tasa?
Tambayar kenan da Khalipha Dokaji ya yi masa. To sai dai ya fara ne da bayan ikan yadda ya ji bayan an ayyana shi a matsayin sarkin na Gaya
-
News1 day ago
Karuwar Ta’ammuli Da Miyagun Ƙwayoyi Tsakanin Mata Na Barazana Ga Makomar Iyali – Masana
-
Opinion5 days ago
Wakilcin Mataimakin Gwamna Garo A Taron Tsaro Na Arewacin Najeriya Abin A Yabawa Gwamna Yusuf Ne
-
News7 days ago
Wasu Da Ake Zargi ‘Yan ISWAP Ne Da Iyalansu Sun Mika Wuya Ga Dakarun Soji
