Connect with us

News

Kamfanin NNPC ya ce yana da isasshen man fetur

Published

on

Screenshot 20220226 113637
Spread the love

Daga kabiru basiru fulatan

 

Kamfanin mai na NNPC a Najeriya ya ce yana da wadataccen man fetur don rarrabawa a faɗin ƙasar.

An shafe kusan mako biyu ana wahalar man fetur a sassan Najeriya.

Advertisement

A wata sanarwa da NNPC ya fitar ya jaddawa ƴan Najeriya cewa akwai isasshen man fetur kuma kamfanin na aiki da abokan hulɗarsa don tabbatar da cewa ya isa a kowane ɓangare na ƙasar.

NNPC ya kuma yi kira ga ƴan Najeriya su ci gaba da haƙuri yayin da ake ƙoƙarin ganin abubuwa sun koma daidai.

Social embed from twitter

Advertisement

Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *