News
China ta yi Allah-wadai da kona Qur’an da aka yi a Sweden
Daga Kabiru basiru fulatan
China ta yi Allah-wadai da matakin Sweden na koma al-Kur’ani.
“‘Yancin fadin albarkacin baki ba hujja ba ne ba cin zarafi ko nuna wariya, wanda ke raba kan al’umma,” in ji Wang Wenbin, kakakin ma’aikatar harkokin wajen China.
“Muna fatan Sweden za su mutunta musulmai marasa rinjaye da addininsu,” kamar yadda ya bayyanawa jaridar Global Times.
A watan jiya ne, Rasmus shugaban masu tsattsauran ra’ayi ya kona Kur’ani a Linkoping, da ke Sweden. Kuma ya yi barazanar zai kona wasu littatafai na daban.
-
News2 days ago
Karuwar Ta’ammuli Da Miyagun Ƙwayoyi Tsakanin Mata Na Barazana Ga Makomar Iyali – Masana
-
Opinion6 days ago
Wakilcin Mataimakin Gwamna Garo A Taron Tsaro Na Arewacin Najeriya Abin A Yabawa Gwamna Yusuf Ne
-
News2 days ago
Zaben 2027: INEC Ta Amince Da Atiku Abubakar, ‘Yan Takarar ADC 470
