News
UKRAIN:RASHA TA TSAGAITA WUTA A MARUIPOL.
Daga Khadija Abdullahi Mahmud.
Sanarwar Rashan ta wannan Litinin ta ce ta yi haka ne domin bayar da dama a kwashe fararen hular da ke zaune kusa da kamfanin a wannan gari mai teku da Ukraine da Rasha suka kwashe makonni suna ”tata-burza’ da makamai.
Ukraine-Konflikt, Eindrücke aus Mariupol
Dakarun Rasha sun sanar da tsagaita wuta a kusa da wani kamfanin sarrafa karafa na birnin Mariupol a Ukraine. Sai dai kuma, a wasu yankuna na Ukraine, ana zargin Rasha ta kaddamar da hare-hare kan tashoshin jiragen kasa.
Wannan na zuwa ne a yayin da ma’aikatar harkokin wajen Rasha ta musanta yunkuri na gudanar da kuri’ar jin ra’ayin jama’a domin karbe iko da yankin Kherson na kudancin Ukraine. A ranar Jumma’ar da ta gabata ce dai Shugaba Volodymyr Zelenskyyna Ukraine ya zargi mahukuntan Moscow da wannan kokari.
-
News3 days ago
Karuwar Ta’ammuli Da Miyagun Ƙwayoyi Tsakanin Mata Na Barazana Ga Makomar Iyali – Masana
-
Opinion6 days ago
Wakilcin Mataimakin Gwamna Garo A Taron Tsaro Na Arewacin Najeriya Abin A Yabawa Gwamna Yusuf Ne
-
News2 days ago
Zaben 2027: INEC Ta Amince Da Atiku Abubakar, ‘Yan Takarar ADC 470
