Connect with us

News

Fashewar tukunyar gas ta jikkata mutum 20, da ƙona shaguna a Kano

Published

on

Daga maryam bashir musa

 

Advertisement

 

 

Advertisement

Ko a cikin watan da ya gabata sai da aka samu irin wanna fashewa da ta yi sanadin rayuka tara a KanoImage caption: Ko a cikin watan da ya gabata sai da aka samu irin wanna fashewa da ta yi sanadin rayuka tara a Kano

An samu fashewa a shagon sayar da gas ɗin girki a wata unguwa da ke cikin garin Kano, lamarin da ya jikkata mutum 20 da ƙona shaguna da dama.

Advertisement

 

Wannan na zuwa ne makwanni bayan samun shigen wannan fashewar a titin Aba ta kasuwar Sabon Gari a Kano, inda mutum 9 da suka mutu baya ga wadanda suka jikkata.

Advertisement

 

Ko da yake a wannan lokacin an yi ta samun bayanai masu cin karo da juna, rundunar ‘yan sanda na cewa tukunyar gas ce, ganau kuma na cewa bam ne.

Advertisement

 

Rahotanni dai na cewa iftila’in na wannan lokaci ya faru ne a unguwar Sheka, Karshen-Kwalta.

Advertisement

 

Kuma babu bayanai da aka samu na mutuwa.

Advertisement

 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

 

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending