Connect with us

News

Hukumar Yaki ya yiwa tattalin arzikin kasa zagon kasa ta kama wasu mutum 18 da Wani Dan hidimar kasa da ake zarginsu da yin barna ta yanar gizo

Published

on

Daga Yasir sani Abdullahi

Hukumar Yaki da cin hanci da rashawa ta (EFCC) ta kama Dan hidimar kasa da wasu mutum 18 bisa tuhumarsu da yin Danfara ta yanar gizo

Jaridar leadership Hausa ta rawaito cewa an cafke mutum 18 ne a lokoja a jahar kogi

Hukumar tace ta kama dan bautar kasa adamu shu,ibu ne da mutum 18 a wannan makon

Sauran sun hada da Achimugu Ojonoka, Victor Atsumbe, Akoh Grace, Usman Abubakar, Jacob Emmanuel, Solomon John, Christian Oyakhilome, Adesanya Adeolu, Uloko Ojonugwa da Timothy Moses, Negedu Onuchei, Usman Tenimu, Lukman Musa, Samuel Atadoga, Daniel James, Abdulrazaq Ahnod, Olarewaju Olumide da Ademola Daniel.

Bayan kama su, an kwato wata mota kirar Lexus, makudan kudade da ake zargin sun samu ne ta haramtacciyar hanya, nau’ikan wayoyi daban-daban, kwamfutoci da sauran kayayyaki Daban-daban.

Advertisement

Daga karshedai hukumar tace zata gama bincike kafin ta turasu kuliya manta sabo

Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending